Labaran duniya
Kungiyar tarayyar turai (EU) ta kakabawa Iran sabon takunkumi a wani taro da tayi biyo bayan harin ramuwa da ta kai Isra'ila ranar sabar da ta wuce.
Tin bayan barkewaar rikicin Iran da Isra'ila shugabannin duniya ke gargadi saboda kaucewar kaiwa ga babban artabu a gabar ta tsakiya da zai iya shafan dukkan duniya
Hukumar bada lamuni ta duniya (IMF) ta yi hasashen saukar farashin kaya a Najeriya. Hasashen ya nuna cewa nan da shekarar 2025 ake sa ran saukar farashin
Wani dattijo mai shekaru 70 ya mutu a lokacin da ruwa ya tafi da motarsa a Ras Al-Khaimah na Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) akamakon mamakon ruwan sama.
Kasar saudiyya ta magantu kan labarin da ke cewa ta taimakawa Isra'ila wajen hana jiragen yaki marasa matuka kai mata harin ramuwar gayya, wata majiya ta shaida
Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF ya bayyana an sace yara sama da 1680 tin bayan satar 'yan makaranta na farko da aka fara a Chibok
Kasar Amurka ta gargai Isara'ila kan sake takalo yaki da Iran sakamakon gudun tada yaki a gabas ta tsakiya. Amurka ta aike sakon ne wa Isara'ila ta wayar tarho
Kasar Isra'ila ta yi martani kan harin da Iran ta kai mata a cikin kasarta. Wani jami'in gwamnati ya ce nan da jimaw ba Iran za ta ji daba gare su.
Shugaban kasar Amurka, Joe Biden ya tabbatar da cewa kasar ba za ta shiga fadan tsakanin Iran da Isra'ila ba bayan Iran ta kai harin ramuwar gayya kan Isra'ila.
Labaran duniya
Samu kari