Sule Lamido ya maganta kan Buhari

Sule Lamido ya maganta kan Buhari

Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma ƙusa a jam'iyyar hamayya Ta Najeriya, PDP, Alhaji Sule Lamido ya ce 'yan Najeriya suna ji a jikinsu salon mulkin gwamnatin Muhammadu Buhari.

A cewar sa, rikicin da ke addabar jamiyyar su ta PDP, ba wai kawai abin da ya shafe su ba ne domin a cewarsa ko ba komai 'yan Najeriya, a yanzu, suna ji a jikinsu, fiye da lokacin da PDP ke mulki.

Tsohon gwamnan na Jigawa ya yi kalaman ne a tattaunawarsu da wakilinmu a Kano Mukhtari Adamu Bawa, ku saurari yadda ta kasance.

Asali: Legit.ng

Tags:
Online view pixel