Adam zango yayi rantsuwa da Alqur'ani akan zargin luwadi

Adam zango yayi rantsuwa da Alqur'ani akan zargin luwadi

Wannan shahrarren dan fina finan hausa, Adam Zango yayi rantsuwa da Alqur'ani game da zargin aikata luwadi da ake masa. Yayi rantsuwan ne a gidan talabijin din DITV Kaduna.

Adam zango yayi rantsuwa da Alqur'ani akan zargin luwadi
Adam Zango

Adam Zango ya ranste da cewan shi ba dan luwadi bane kuma ba zai zama ba a rayuwan sa.

 “Na zo ne domin in fada ma duniya cewan ni ba dan luwadi bane kuma bana tarayya da ayyukan luwadi a kamfanin shirya fina finai da kuma wajen kamfanin. Ya ce

 

Asali: Legit.ng

Online view pixel